Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya soki shugaba Bola Tinubu kan ƙalubalen tsaro da ya dabaibaye ƙasar.
A saƙon da ya wallafa a shafinsa na X, Atiku ya ce idan kujerar ta fi ƙarfin Tinubu to ya matsa gefe.
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya soki shugaba Bola Tinubu kan ƙalubalen tsaro da ya dabaibaye ƙasar.
A saƙon da ya wallafa a shafinsa na X, Atiku ya ce idan kujerar ta fi ƙarfin Tinubu to ya matsa gefe.
0 Comments